

Kalmomin Hikima daga Alqur'ani da Hadisai




Manhajar
Kalaman Hikima
tana kunshe da bangarori da yawa a cikin ta. Zaka samu dubannin gajerun maganganu da suka hada da hadisai, ayoyin Alqur’ani, Kalaman Hikima daga manyan malaman musulunci da sauran gajerun maganganu na fadakarwa, wa’azantarwa da tunatarwa akan addinin Musulunci. Duk domin dorawa a kafofin sada zumunci na zamani kamar Facebook, WhatsApp, Twitter, Instagram da sauransu.
Rubuce-rubuce
Bangaren rubutu da kanka
Kundin Hotuna
Hotuna masu dauke hkimomi
koyon Yaruka
manhajijin koyon yarukan duniya
Sharing
Sadarwa cikin sauk
sababbin Rubuce-rubuce

HUKUNCIN MUTUMIN DA BA YA ƊAUKAR NAUYIN ’YA’YANSA:
𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓ : Malam, mene ne hukuncin mutumin da ba ya ɗaukar nauyin ’ya’yansa tun suna kanana? : 𝐀𝐌𝐒𝐀❗️ : To,

◼️Maida Hankali.◼️
Kada Ka Wahalarda Kanka Ko Ka Gajiyarda Shi Wajan Tunani, Ka Sani Ubangijinka Shi ne Mai Jujjuya Lamura, Domin Ya

HUKUNCIN CIN YANKAN ARNA
𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓ : Assalamu alaikum,Allah ya qarawa mallam Ameen, tambaya na anan shine shin Mallam zamu iya cin yankan arna? waɗanda
Kalaman Hikima
Ibn Mubarak Allah yayi masa rahama yana cewa: “Ban san wani abu bayan Annabci mafi Falala da Matsayi da Daraja ga mutum ba kamar Yada Ilimi””.







Taimakawa Kalaman Hikima
Ibnul Qayyim Allah yayi masa Rahama yace: “Yin kyauta da alkhairin yada ilimi shine mafi darajar matakin kyauta, kyàuta da yada Ilimi yafi alkhairi akan kyauta da yada dukiya,domin ilimi yafi dukiya daukaka).
Saboda haka sai a yada shi domin samun mafificin lada
Downloads
Tattaunawa
Burin mu
Malaman mu
Muna godiya ga malamammu da suke bada gudummawa a koda yaushe

Aminu Ibrahim Daurawa Pronunciation also known with his honorific as Sheikh Daurawa, is a Nigerian Islamic Scholar from Kano state. His father is a famous Researcher called Sheikh Ibrahim Muhammad Mai Tafsiri.

Sheik Saminu Abdulkadir is a Nigerian Islamic Scholar from Kano state. He is a famous journalist and researcher worked with Arewa Radio kano

Sheik Zakariyya Yankab is a Nigerian Islamic Scholar from Kano state.